Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2023: Har yanzu ina kokarin neman wanda zai min Mataimaki — Tinubu

Ya ce har yanzu bai kai ga yanke shawara a kan wanda zai dauka ba

Mun yi wa mambobi miliyan 2 rajista a Borno — NNPP

NNPP ta ce ta shirya ba rahowar jam’iyyu mamaki a 2023

INEC ta cire sunan Ahmad Lawan daga jerin ’yan takarar 2023

INEC ta ce ba a kawo mata bayanan wanda zai yi takarar Sanatan a Mazabar da Ahmad Lawan ke wakilta ba.

Mai neman takarar Sanatan Yobe ta Arewa ya maka Machina a Kotu

Abubakar Jinjiri ya ce ba za ta sabu ba a hana shi neman takara.

Takarar Lawan da Akpabio ta tada kura a APC

Kotu na iya cin tarar APC kan haka.