Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

NNPP ta soki aniyar Ganduje na karbo bashin N10bn

Jam’iyyar NNPP ta nemi Majalisar Dokoki ta yi takatsantsan wajen ciyo wani bashin a nan gaba

Zaben Gwamnan Ekiti: Fayose da Fayemi za su sake gwada kwanji

Fayose da Fayemi sun dade suna adawa; Fayose ne ya fara Gwamna, aka tsige shi, Fayemi ya ci zabe a karo na farko.

Shin wane ne abokin takara na wucin gadi?

Abokin takara na wucin gadi ka iya zame wa jamiyya alakakai.

Zaben Gwamnan Ekiti: Ranar Asabar Fayose da Fayemi za su sake gwada kwanji

Tuni shirye-shirye sun kankama kan zaben gwamnan Jihar Ekiti da za a gudanar ranar Asabar.

Rikici ya barke a hedikwatar Jam’iyyar APC

An yi wa Abdullahi Adamu bore a daidai lokacin da ake jiran Tinubu ya bayyana abokin takararsa