Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

NNPP: Mabiya Kwankwasiyya sun gindaya sharuɗa kafin bin sahun Gwamnan Kano

Matasan sun ce a shirye suke su bi sahun Gwamnan matuƙar za a sanya su cikin harkokin mulki.

Sauya sheƙa zuwa APC: Tinubu ya ba wa Abba tabbaci

Gwamna Abba na Jihar Kano zai iya sanar da sauya sheƙarsa zuwa Jam’iyyar APC a kowane lokaci daga yanzu

2027: Tsohon Ministan Buhari zai yi takarar shugaban ƙasa a ADC

Ya taɓa neman takarar shugabancin ƙasa a 2023 a jam’iyyar APC, amma bai samu nasarar tsallake matakin fidda gwani ba.

Manyan rikici 5 na iyayen gidan siyasa da yaransu a Jamhuriya ta Hudu

Sau da dama, irin waɗannan rikice-rikice kan rikiɗe zuwa zazzafan faɗa da tashin hankali, lamarin da ke dagula harkokin mulki da tafiyar da gwamnati.

Ban taɓa cewa zan tsaya takarar shugaban ƙasa a 2027 ba – Datti Baba-Ahmed

Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar LP, Datti Baba-Ahmed, ya karyata rahotannin da ke cewa zai tsaya takarar shugaban ƙasa a zaɓe