Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2023: Tinubu zai dauki Kashim Shettima a matsayin abokin takara

Babban abokin karawar Tinubu, Atiku Abubakar na babbar jam’iyyar PDP, na shirin daukar Gwamna Ifeanyi Okowa na Jihar Delta

2023: Bayan shekara 23 a Majalisa, Ahmad Lawan ya yi biyu babu

Bashir Machina Sheriff ya ce maganar ya janye wa Ahmad Lawan ba ta ma taso ba, domin ya dade yana burin zama Sanata mai wakiltar Yobe ta Arewa

CAN ta gargadi APC kan tsayar da Musulmi 2 a matsayin ‘yan takara

Ya bukaci a yi wa kowane yanki da addini adalci

‘Akwai yiwuwar a sami karancin fita kada kuri’a a 2023 daga Arewa’

CNG ta ce hakan ba ya rasa nasaba da kamun ludayin Buhari

Duk daliget din da ya sayar da kuri’arsa ya hallaka – Sheikh Jingir

Ya ce masu sayar da kuri’ar sun kafa mugun tarihi