Zaben 2023 zai raba gardama kan salon mulkin APC a Najeriya —Atiku
Ya ce zaben zai yi alkalanci kan salon mulkin APC
Fagen Siyasa
Ya ce zaben zai yi alkalanci kan salon mulkin APC
Tun da farko dama shi ya lashe zaben, kafin a soke shi daga bisani
Suna so Buhari ya zabi daya daga cikin sunayen a matsayin dan takara
Shugaban ya bayyana hakan ne ranar Litinin a taronsa da gwamnonin jam’iyar na Arewacin Najeriya da aka yi a Abuja.
Ana kyautata zaton zaman zai yanke shawara kan wanda jam’iyyar za ta fitar a matsayin dan takarar shugaban kasa a zaben 2023.