Idan ana neman ɗan siyasar da ba zai sayu da kuɗi ba, to ni ne — Kwankwaso
Kwankwaso ya ce yana yin siyasa ne da aƙida saɓanin yadda wasu ke yin ta saboda kuɗi.
Fagen Siyasa
Kwankwaso ya ce yana yin siyasa ne da aƙida saɓanin yadda wasu ke yin ta saboda kuɗi.
s Shi kansa Kwankwaso ya taɓa barin jam’iyya lokacin da yake kujerar gwamna, inda ya koma APC daga PDP ba tare da ajiye kujerar ba.
Wani na kusa da gwamnan ya shaida wa wakilinmu cewa sauya shekar ba batun Kano ba ne, batun Fadar Shugaban Ƙasa ne.
Kwankwaso ya ce al’amuran da ke faruwa a jihar abun damuwa ne.
Ya ce wasu ’yan siyasa da masana guda shida ne suka haɗu suka ƙirƙiro tare da ba wa tafiyar ta suna Kwankwasiyya amma ba daga Kwankwaso kaɗai ta samo