Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Bala Mohammed ya lashe zaben fitar da gwanin PDP da aka sake a Bauchi

Gwamnan ya lashe kuri’un wakilai 646 da suka jefa kuri’a daga cikin 650.

Daliget sun ga ta leko ta koma a Neja

Dan takara ya karbe kudaden da ya raba wa daliget bayan da ya sha kaye a zaben fitar da gwani na PDP a Jihar Neja

‘Duk yadda sakamakon zaben fidda gwanin APC ya kasance zan karbe shi hannu biyu’

Ina matukar mutunta Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da kuma girmama shi.

Ahmad Lawan ya kafa kwamitin yakin neman zaben Shugaban Kasa

Sanata Ahmed Lawan ya sake zage damtse kan neman takarar shugaban kasa.

Sa’o’i 72 gabanin zaben fidda gwani, APC ta gagara fitar da sakamakon tantance ‘yan takara

Alamu dai sun nuna cewa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na da wanda yake so ya zama magajinsa.