Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Buhari bai ce gwamnoni su zabo dan takarar shugaban kasa ba —Femi Adesina

Femi Adesina ya ce, Buhari bai tattauna batun karba-karba ko masalaha da ko dauki-doran dan takara ba da gwamnoni.

Gwamna Bala ya sake nada tsohon dan takarar gwamna mukamin Sakataren Gwamnati

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya sake nada tsohon dan takarar gwamna karkashin jam’iyyar PDP, Ibrahim Kashim a matsayin Sakataren Gwamnat

2023: ‘Gwamnonin APC na son daya daga cikinsu ya gaji Buhari’

Sai dai an sami rabuwar kai kan daga yankin da ya kamata Gwamnan ya fito

In ba don ni ba Buhari ba zai ci zabe ba a 2015 — Tinubu

Ya kuma ce shi ya ba da sunan Osinbajo a nada Mataimakin Buhari

’Yan Najeriya na kewar mulkin PDP —Mu’azu Babangida

Tsohon gwamnan na Neja ya ce ’yan Najeriya son sake zabar PDP.