Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zulum, El-Rufai da Buni za su a jagoranci kwamitocin babban taron APC

Gwamnan Neja zai jagoraci tantance masu neman takarar shugaban kasa a babban taron

2023: Babu wanda zai iya tara wa APC irin kuri’un Buhari a Arewa kamar ni — Okorocha

Ya ce farin jininsa ma ya fi yawa a Arewa, fiye da a Kudu

Yadda 2023 ta tantance Okorocha bayan ya biya kotu belin N500m

Mai neman takarar shugaban kasa a Jam’iyar APC, Rochas Okorocha, ya bayyana a gaban kwamitin tantance ’yan takarar jam’iyar a daren ranar

Ni da kaina zan zabo magajina —Buhari ga gwamnoni

Buhari ya shaida wa gwamnoni da shugaban jam’iyyar cewa goyon bayansu kawai yake bukata

Rikicin APC: Mataimakan Abdullahi Adamu sun bukaci NWC ta juya mishi baya

Mambobin Kwamitin Gudanarwar Jam’iyyar APC na Kasa sun yi fito-na-fito da Abdullahi Adamu