Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2023: Yadda APC za ta tantance Tinubu

Majiya ta kusa da dan takarar ta ce tuni kwamitin ya tuntubi Tinubu dangane da batun tantancewar.

Tinubu ya fi kowane dan takara cancanta — Hauwa Shehu

Kungiyar ta bayyana haka ne yayin taron wayar da kan mata a Kano

PDP ta soke zaben fid-da-gwanin da aka yi a Ebonyi

PDP ta ce za ta sake sanya lokacin da za a gudanar da zaben fid-da-gwanin jihar.

2023: Zaman Atiku dan takarar PDP ya rikita APC

Zaman Atiku dan takarar shugaban kasa na babban jam’iyyar adawa ta PDP ya dagula wa jam’iyyar APC mai mulki lissafi.

Malamin cocin da aka dakatar ya lashe zaben fid-da-gwanin APC a Binuwai

Daga cikin wadanda malamin cocin ya kayar har da tsohon Shugaban PDP