Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Atiku ya sha alwashin yaki da matsalar tsaro in ya zama Shugaban Kasa

Ya kuma ce zai jajirce wajen hada kan Najeriya

Saraki ya taya Atiku murnar lashe zaben fitar da gwanin PDP

Ya kuma jinjina wa magoya bayansa kan gudunmawar da suka ba shi

2023: Ina nan ina jiranka mu fafata — Tinubu ga Atiku

Sai dai ya ce Atiku da PDP ba su da abin da za su fada wa ’yan Najeriya

Atiku: Karo 6 a shekara 30 na neman kujerar shugaban kasa

Fitowarsa a zaben 2023 shi ne karo na shida da yake neman kujerar shugaban kasa, wanda tun a shekarar 1993

Atiku ya lashe zaben dan takarar shugaban kasar PDP

Atiku ya yi wa ragowar masu neman takarar shugaban kasa a PDP fintinkau