Sakamakon zaben PDP ya fara fitowa
Alkalai sun fara sanar da kuri’un da kowan dan takara ya samu
Fagen Siyasa
Alkalai sun fara sanar da kuri’un da kowan dan takara ya samu
Ana zargin alakar Kwankwaso da Wike bayan ganin daliged din Kano sanye da jajayen huluna masu dauke da hoton Wike a taron PDP.
Daliget din jam’iyyar PDP kashi biyu ne; zababbun daliget da kuma daliget na alfarma.
’Yan Majalisar Tarayya masu ci sun kwashi kashinsu a hannu a zaben fitar da dan takarar APC a Jihar Jigawa.
Sabon rikici ya barke a jam’iyar APC Reshen Jihar Nasarawa kan zargin sauya sunayen daliget a wasu kananan hukumomin jihar da uwar jam’iya