Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Dan takarar da ke hannun ’yan bindiga ya lashe zaben fid da gwanin PDP a Kaduna

An dai sace shi ne tun lokacin da mahara suka kai wa jirgin kasa hari

Yadda lissafin siyasar Kano ya canja a mako guda

Shekarau da Kwankwaso sun hade a NNPP, Ganduje ya bar wa Barau Jibril takarar Sanata

Yadda zaben fid-da-gwanin PDP zai gudana

Ba za a yi zaben fid-da gwanin sanatoci a yankin Kudu maso Gabas yadda aka tsara da farko ba.

‘Ina da basira da jajircewa, ku taimaka ku zabe ni’

Tinubu ya ce wakilan APC a Kano ba za su yi nadamar zabensa ba.

Ni ba dan takarar Arewa ba ne —Ahmad Lawan

Ahmad Lawan ya ce yana neman kujerar shugaban kasa ne saboda yana da duk kwarewar da ta dace ya da kujerar