Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Wakilan APC a Kaduna sun goyi bayan mayar da mulki Kudu

Wakilan sun bayyana matsayarsu na bukatar mika mulki zuwa kudancin kasar nan.

Ganduje ya sasanta da Barau, ya bar masa takarar Sanatan Kano ta Arewa

Ganduje ya sasanta tare da bar wa Barau takarar kujerar Sanatan Kano ta Arewa.

Rikicin APC a Kano: Ganduje ya fasa yin takarar Sanata

Tuni dai Barau ya sayi fom din dake tsayawa takarar kujerar ta shi

2023: Zan goyi bayan duk dan takarar da PDP ta tsayar – Bala Mohammed

Ya bayyana hakan ne duk da yanayi gaba da takarar

Tsoron Tsigewa: Buni Ya Bai wa ’Yan Majalisar Yobe Tikitin Zarcewa

Mutum 18 cikin mambobin majalisar dokokin jihar Yobe 24 na barazanar tsige Gwamna Mai Mala Buni kan yunkurin maye gurbinsu da wasu