Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Mai neman takarar Shugaban Kasa a APC, Adamu Garba ya fice daga jam’iyyar

Ya ce sam jam’iyyar ba ta bin tafarkin Dimokuradiyya

Takarar Emefiele: INEC za ta kwashe kayan zabe daga CBN

Shugaban INEC ya ce hukumar ba ta da hurumin rage farashin fom din takarar jam’iyyu

Naira ta fadi warwas, ’yan sisaya na neman ta ido rufe

Dala ta kai N595 saboda yadda ’yan siyasa masu neman takara ke neman tara ta a gigice gabanin zaben fid-da gwani

2023: Tinubu nake so ya gaji Buhari – El-Rufa’i

Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-rufa’i ya ce jagoran jam’iyyar APC na kasa, Bola Ahmed Tinubu yake goyon baya a matsayin dan takarar Shugaban Kasa na j

Kurunkus! Jonathan ya koma APC

Shugabannin mazabar Ogbia ta 13, inda Jonathan ya fito sun tabbatar cewa ya yi rajista da jam’iyyar APC