Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2023: Buhari ya gana da Tinubu a Aso Rock

Tinubu ya ziyarci Shugaba Buhari a fadarsa da ke Villa a Abuja.

Tsohon Hadimin Ganduje zai tsaya takarar Gwamnan Kano

Zai yi takara a karkashin inuwar jam’iyyar PRP.

‘Babu dan takarar PDP daga Kudu da zai iya kawo karshen matsalar Najeriya’

Kungiyar ta ce babu wata maslaha da aka cimma wajen fitar da dan takara daga arewa.

2023: Ahmed Lawan zai bi sahun masu zawarcin kujerar Shugaban Kasa a APC

Ana sa ran Ahmed Lawan zai sayi fim din takarar ranar Laraba

Raba kafa: Bala Mohammed ya sayi fom din takarar Gwamnan Bauchi a ‘boye’

Gwamnan dai ya raba kafa ne ko da zai rasa takarar Shugaban Kasa