Dalilin da muke son kwato Kano daga APC da PDP — Dokta Isyaku Rabi’u
Ai yanzu su tsofaffi sai dai mu dauke su a matsayin masu bayar da shawara.
Fagen Siyasa
Ai yanzu su tsofaffi sai dai mu dauke su a matsayin masu bayar da shawara.
Za mu yi bakin kokari wajen doke jam’iyyun APC da PDP a zaben shekarar 2023 mai zuwa.
Jam’iyyar Accord ta ce nan ba da jimawa za ta gudanar da babban taronta.
Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta ce za ta gudanar da zabukan fitar da ’yan takara a mukamai daban-daban a watan Mayun 2022. Wannan dai n zuwa ne
PDP ta ce kawai Allah Ya ba wa mai rabo sa’a.