Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Limanin Juma’a ya ajiye limanci don tsayawa takarar siyasa

Babban Limamin Masallacin Juma’a na Masjid Umma da ke GRA a garin Katsina, Liman Muhammad Hashim, ya ajiye aiki domin tsayawa takarar siyasa. Li

Shekara 30 Atiku na neman kujerar shugaban kasa

Abubuwan da suka faru da Atiku wanda ya fito neman takarar shugaban kasa a karo na shida

Shugabancin APC na Kasa: Shinkafi ya janye wa Abdullahi Adamu

Ya ce ficewar ta biyo bayan girmamawa da ya ke yi ga Shugaba Buhari

Yadda ganawar Buhari da Gwamnonin APC ta kasance

Gwamnonin sun amince shugaba Buhari ya zabi wanda za a ba kujerar shugabancin jam’iyyar.

’Yan Kwankwasiyya na son PDP ta kori Kwankwaso

Kusoshin Kwankwasiyya sun yi ganawar sirri da Sule Lamido suna son uwar jam’iyyar PDP ta kori Kwankwaso daga jam’iyyar