Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

’Yan Najeriya ne ke son in yi takara a 2023 —Atiku

Atiku ya ce ’yan Najeriya ne ke son ya yi takarar shugaban kasa a zaben 2023.

Jamilu Gwamna ya nemi afuwar PDP a bainar jama’a

Jamilu Gwamna ya nemi afuwar ‘ya’yan jam’iyyar PDP a Jihar.

2023: Abin da ya sa YBN ta kaddamar da sabbin rassa 3 – Mai Kwashewa

Maikwashewa ya ce yanzu rassan kungiyar sun zama guda 10 ke nan

Ba na takarar kowace kujerar siyasa – Shugaban ITF

Ya ce ba shi da aniyar tsayawa kowace irin takarar siyasa

Tsohon kakakin Ganduje, Salihu Yakasai, ya fice daga APC

Sai dai tsohon hadimin bai fadi inda zai koma ba