Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Atiku ya karɓi katin jam’iyyar ADC a hukumance

Tun cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar 14 ga watan Yulin 2025 Atikun ya bayyana ficewa daga PDP.

Yau Atiku zai karɓi katin zama ɗan a Jama’iyyar ADC

An kammala dukkan shirye-shirye domin yin rajistar Atiku a mazaɓarsa ta Jada 1, da ke Ƙaramar Hukumar Hada  ta jihar Adamawa.

Sai da Kwankwaso APC za ta iya samun nasara a 2027 — NNPP

Dungurawa ya ce a lokacin zaɓen 2023 jam’iyyar NNPP “dududu ba ta wuce watanni bakwai ba da kafuwa.”

HOTUNA: Fada ya barke a Hedikwatar Jam’iyyar PDP

Fadan ya barke ne bayan bangarorin sun halarci ofishin domin gudanar da tarukansu a safiyar Talata.

’Yan Majalisar Dokokin Taraba 16 sun sauya sheka daga PDP zuwa APC

Ya bayyana cewa da sauyin shekar tasu, yanzu APC ce ke da daukacin kujeru 24 da ke Majalisar Dokokin Jihar Taraba.