Kotu ta tura Danbilki Kwamanda a gidan yari kan bata sunan Ganduje
Kotun ta yi watsi da bukatar belin Kwamanda, ta aike da zuwa gidan gyaran hali saboda bata sunan Gwamna Ganduje.
Fagen Siyasa
Kotun ta yi watsi da bukatar belin Kwamanda, ta aike da zuwa gidan gyaran hali saboda bata sunan Gwamna Ganduje.
Kwankwaso ya ce da sauya sheka ake ganin irin farin jinin dan siyasa.
Gwamnan Neja ya rantsar da shugabannin APC na jihohi, amma ya ce ba shi da ta cewa game da batun sallamar Buni
Gwamnan Neja ya shiga taron sirri da wasu kusoshin jam’iyyar a hedikwatarta
Ana dai harsashen an kori Mai Mala Buni daga shugabancin jam’iyyar.