Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Muhimman abubuwa 10 da ’yan Najeriya ke cewa a kan sabuwar dokar zabe

Ana sa ran sabuwar dokar zaben za ta inganta harkar zabe a Najeriya.

2023: Kwankwaso zai yi takarar Shugaban Kasa a jam’iyyar NNPP

Kwankwaso zai fice daga PDP tare da tafiyar sisayarsa ta TNM zuwa NNPP amma babu tabbacin zai samu tikitin takarar shubaban kasa.

Babu wanda ya isa ya fille min kai kan ‘dokar zaben Buhari’ —Buba Galadima

Tsuguno ba ta kare ba, Buhari na neman a cire sashen da bai yi masa ba daga sabuwar dokar.

Buhari na son a cire sadarar da za ta hana Ministoci tsayawa takara daga dokar zabe

Shugaban ya ce sadarar ta tauye ‘yancinsu na tsayawa takara.

2023: Kano ta Kudu ta zabi Alhassan Rurum magajin Ganduje

Gamayyar ‘yan asalin shiyyar sun bukaci samun kaso mai tsoka a siyasar Kano.