Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

PDP ta lashe zaben cike gurbi na mazabar Jos ta Arewa da Bassa

PDP ta yi nazarar a zaben ciki gurbi na dan Majalisar da ke wakiltar Jos ta Arewa da Bassa a Tarayya.

2023: Su Kwankwaso sun fara yunkurin ‘ceto’ Najeriya

Kwankwaso ya ce sun kafa kungiyar ne da ufin ‘ceto’ Najeriya.

INEC ta fitar da ranakun zabukan 2023

INEC ta ce za a yi zaben Shugaban Kasa ranar 25 ga Fabrairun 2023.

PDP za ta kalubalanci tsige Mataimakin Gwamnan Zamfara a kotu

PDP ta ce tsigewar ba ta kan ka’ida kuma haramtacciya ce.

Atiku da Obasanjo sun yi ganawar sirri

Sun sa labule kwanaki kadan bayan kotu ta yi watsi da bukatar hana Atiku tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.