Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Tsagin Shekarau ya yi fatali da sulhun uwar jam’iyya kan rikicin APC a Kano

Ta yaya mutane biyu su na jayayya, sai kuma a ce daya daga cikinsu shi ne zai jagoranci sasanci a tsakaninsu.

Na cika alkawuran da na daukar wa ’yan Jigawa — Gwamna Badaru

Gwamnan ya ce ya cika alkawuran da ya dauka a 2015.

Dole PDP ta kwace mulki saboda yadda ake zubar da jini a Najeriya – Wike

Sai dai ya ce dole sai ‘ya’yan jam’iyyar sun hada kafin su kwace mulki a 2023.

Rikicin APC a Kano: Za a yi ‘raba-daidai’ tsakanin tsagin Ganduje da na Shekarau

Matakin ya biyo bayan zaman sulhun da uwar jam’iyyar ta jagoranta tsakanin bangarorin biyu.

APC da PDP sun tsayar da ’yan takarar zaben cike gurbi na Jos da Bassa

Jam’iyyun APC da PDP sun gudanar da zaben ’yan takararsu a zaben cike gurbi na Dan Majalisar Wakilai mai wakilatar Mazabar Jos ta Arewa da Bassa da ke