Zamfara: Majalisar za ta tsige Mataimakin Gwamna
Ana zargin Barista Mahdi da saba wa kundin tsarin mulki, keta hurumin ofishinsa, da kuma cuwa-cuwa
Fagen Siyasa
Ana zargin Barista Mahdi da saba wa kundin tsarin mulki, keta hurumin ofishinsa, da kuma cuwa-cuwa
A karon farko Ganduje ya halarci zaman sulhu tsakanin bangarensa da na Malam Ibrahim Shekarau.
Bangaren Shekerau ke daukar Danago a matsyain shugaban jam’iyyar, bangaren Ganduje yana daukar Abdullahi Abbas a matsayin shugaban jam’iyyar.
Zabi uku da suka rage wa Kwankwaso game da takararsa a babban zaben 2023
Majiyar Aminiya ta tabbatar cewa Buni da Osinbajo na tattaunawa da Kwankwaso dn ganin ya dawo APC