Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zamfara: Majalisar za ta tsige Mataimakin Gwamna

Ana zargin Barista Mahdi da saba wa kundin tsarin mulki, keta hurumin ofishinsa, da kuma cuwa-cuwa

Rikicin APC a Kano: Ganduje da Shekarau sun sa labule da Buni

A karon farko Ganduje ya halarci zaman sulhu tsakanin bangarensa da na Malam Ibrahim Shekarau.

Rikicin APC: Ko sulhu tsakanin bangaren Shekarau da na Ganduje zai yiwu?

Bangaren Shekerau ke daukar Danago a matsyain shugaban jam’iyyar, bangaren Ganduje yana daukar Abdullahi Abbas a matsayin shugaban jam’iyyar.

Zaben 2023: Yadda Kwankwaso ya shiga rintsi

Zabi uku da suka rage wa Kwankwaso game da takararsa a babban zaben 2023

2023: Zawarcin Kwankwaso da APC ke yi ya tayar da kura

Majiyar Aminiya ta tabbatar cewa Buni da Osinbajo na tattaunawa da Kwankwaso dn ganin ya dawo APC