Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Sheikh Ibrahim Khalil ya sauya sheka zuwa jam’iyyar ADC

Shugaban jam’iyyar ADC na Kano ne ya tabbatar da sauya shekar fitaccen malamin.

Zaben 2023: Tarnakin da zai dabaibaye Atiku

Manyan abubuwan da za su kawo wa Atiku tarnaki a neman takararsa na shuaban kasa a 2023

PDP ta bukaci Buhari ya yi watsi da gwamnoni kan Dokar Zabe

PDP ta bukaci Shugaba Buhari da ya yi watsi da korafin gwamnonin kasar.

Zan tsaya takarar Shugaban Kasa a zaben 2023 – Tambuwal

Gwamnan ya ce zai tsaya takarar ne a tutar jam’iyyar PDP.

2023: An nada tsohon Mataimakin Gwamnan Kano shugaban yakin neman zaben Osinbajo

An dai tabbatar da nadin nasa ne tare da wasu shugabannin tafiyar yayin wani taro a Kano.