Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

PDP ga Ganduje: Kashe N525m don kawata gadar Kofar Ruwa almubazzaranci ne

PDP ta ce hakan laifi ne da zai iya kai wa a tsige Gwamna a kansa.

A guji yin zaben SAK a 2023 —Matasan Arewa

Kungiyar AYDA ta bukaci ’yan Najeriya su guji zaben kowane irin dan takara da sunan “SAK” a zaben 2023.

A shekara 7 Gwamnatin APC ta yi ayyukan da Amurka ta kasa

Fashola ya ce a shekara bakwai Buhari ya samu nasarori fiye da gwmanatin Amurka a bangaren samar abubuwan more rayuwa

Ina da yakinin APC Buhari zai mika wa mulki a 2023 —Garba Shehu

Garba Shehu ya ce yana da yakinin cewa jam’iyyar APC ce za ta sake lashe zabe a 2023

Dan majalisar Gombe ya sauya sheka daga APC zuwa PDP

Ya ce ya fice ne tare da magoya bayansa kimanin su 11,000.