Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zalunci ne Arewa ta ci gaba da mulki a 2023 —Tanko Yakasai

Yakasai ya ce Tinubu ne ya fi cancanta a cikin masu neman takarar shugaban kasa a zaben 2023.

Lokaci ya yi da Buhari zai saka wa Tinubu —Kashim Shettima

Ya kamata APC ta tura tikitin takarar ga shiyyar Kudu, kuma ta bayar da takarar ga Bola Tinubu.

Obasanjo ga ’yan PDP – Ba zan sake dawowa jam’iyyarku ba

Obasanjo ya ce bai ga abin da zai sa ya sake komawa PDP ba.

Gwamna Matawalle ya kara nada sabbin hadimai 250

Hadiman gwamna Matawalle sun kai 1,700 bayan nadin sabbin hadimai 250.

Babban taro: Rikici ya yi awon gaba da kujerar shugaban kungiyar Gwamnonin APC

Lamarin na zuwa ne yayin da jam’iyyar ke fama da rikici a kan babban taronta da ke tafe.