Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Babu maganar sulhu tsakanina da Ganduje — Kwankwaso

Kwankwaso ya ce babu wata maganar sulhu tsakaninsa da Ganduje.

Magoya bayan APC sun kona tsintsiya a Gombe

Matasan dai na son Dokta Jamilu Gwamna ya bar jam’iyyar ta APC.

An janye dakatarwar da aka yi wa Shugaban Majalisar Dokokin Filato

An dage hukuncin bayan wata biyar da dakatar da su daga halartar zaman majalisar.

Hakikanin abin da ya kai Jonathan wurin Buhari

Jami’ai sun ce rikicin Mali aka tattauna, amma wasu manazarta na ganin akwai lauje cikin nadi

Ba na hanzarin yin takarar shugaban kasa a 2023 —Kwankwaso

Tsohon gwamnan ya musanta rade-radin da ake yi cewa zai koma jam’iyyar APC.