‘Babu bangaren da Buhari ya dauka a rikicin siyasar Kano’
Goyon bayansa na Jam’iyyar APC ce dulkulalliya mai karfi, ba bangaranci ba.
Fagen Siyasa
Goyon bayansa na Jam’iyyar APC ce dulkulalliya mai karfi, ba bangaranci ba.
APC ta kuma roki APC ta sake duba manufofinta a 2022, saboda ana cikin kunci.
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya ce sabuwar shekarar 2022 kamata ya yi ta zama shekarar neman sulhu da zaman lafiya tsakanin ’yan siyasa
A shekarar nan an samu dambarwar siyasa a manyan jam’iyyun kasar nan biyu.
Sai dai bai bayyana makasudin ficewar ko kuma jam’iyyar da zai koma a yanzu ba.