Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Abin da ya sa na ki amincewa da zaben ’yar tinke — Buhari

Ya ce nau’in zaben zai sa jam’iyyu su kashe makuden kudade.

Babangida na son Osinbajo ya yi takarar shugaban kasa

Babangida ya ce Najeriya na bukatar mutum na gari irin Osinbajo.

Muna dab da shiryawa da Kwankwaso —Ganduje

Ganduje ya ce ’yan jagaliya da ba sa son ganin shi tare da Kwankwaso ne ke rura wutar rikici a tsakaninsu

Zaben Shugaban Kasar Libya ba zai yiwu yadda aka tsara ba —Majalisa

Kwamitin Majalisar ya ce zaben ba zai gudana yadda aka tsara da farko ba, amma bai sanya wata ranar zabe ba.

Yadda zaben Shugaban Kasar Libya zai kasance

Mutane kadan ne ke ganin zaben zai gudana sakamakon yakin basasa da rarrabuwar kawuna da kasar ke fama da su.