Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ya zama tilas a yaba wa Buhari —Majalisar Dattawa

Majalisar ta ce ba za ta gushe ba wajen ci gaba da goyon bayan Buhari.

Muhimman abubuwa a rikicin Tigray na kasar Habasha

Fira Minista Abiy Ahmed ya kirayi fararen hula da su shiga aikin soji su taimaka wa sojojin gwamanti.

Rikicin APC a Kano ba zai dauke min hankali ba —Ganduje

Wannan abu ne na al’ada a tsarin mulkin dimokuradiyya.

Ka ziyarci jihohin da ake kashe-kashe —PDP ga Buhari

PDP ta ce ya kamata Buhari ya ziyarci jihohin da ake kashe-kashe don cika alkawuran da ya dauka.

Bayan shan kaye a kotu, Ganduje ya lallashi magoya bayansa

Ganduje ya ce tunda rikicin cikin gida ne jam’iyyar da gwamnatin jihar za su lalubo mafita