Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Burina mata su rika samun mukaman gwamnati —Fatima Jajere

Jajere ta sha alwashin shige wa matan Arewa Maso Gabas gaba a harkar siyasa.

2023: ’Yan kasuwa sun yi alkawarin saya wa Atiku fom din takara

Kungiyar dai ta ce ko nawa ne za ta sai masa fom din.

’Yan daba sun cinna wa ofishin Sanata Barau Jibrin wuta a Kano

Rahotanni na cewa ’yan sanda sun mamaye gidan Malam Ibrahim Shekarau a safiyar Alhamis.

Gwamnatin Kano ta rufe ofishin lauyan Shekarau

Lauyan ya ce jami’an gwamanti da ’yan sanda sun kulle shi a cikin ofishin nasa tare da ma’aikatansa

Gombe: Kotu ta daure hadimin Goje kan taba shugabannin APC a Facebook

A ’yan kwanakin nan dai, dangantaka ta yi tsami tsakanin Goje da gwamnatin Jihar.