Kotu ta rushe tsagin Ganduje na shugabancin APC a Kano
Kotun ta rushe jagorancin Abdullahi Abbas, ta tabbatar da na Ahmadu Zago.
Fagen Siyasa
Kotun ta rushe jagorancin Abdullahi Abbas, ta tabbatar da na Ahmadu Zago.
Masu nazari na ganin cewa APC na bukatar kwararre kuma jajirtaccen shugaba.
Sai dai watan kawai aka tsayar, amma ba a tsayar da rana ba sai nan gaba.
Irin hakan ne ya shafe mu har ya jawo a shekarar 2019 muka fadi zabe.
Shekarau ya yi shagube bayan Ganduje ya zarge su da rashin aiki da kudaden da suke samowa daga Abuja.