Ban gamsu da sakamakon zaben Anambra ba, kotu zan tafi – Dan takarar APC
“INEC ta hada baki da Gwamna da jami’an tsaron wajen yi wa dan takararmu magudi.
Fagen Siyasa
“INEC ta hada baki da Gwamna da jami’an tsaron wajen yi wa dan takararmu magudi.
Farfesa Charles Soludo ya samu kuri’u mafiya rinjaye bayan kammala zaben
APGA dai ta lashe 13 daga cikin Kananan Hukumomi 15 din da aka bayyana.
Ya ce matukar PDP na son lashe zaben 2023, dole ta kai takara Arewa.
Hakan na zuwa ne yayin da ake ci gaba da dakon sakamakon karshe.