Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Za mu ci gaba da shirye-shiryen babban taronmu — PDP

Jam’iyyar ta ce za ta ci gaba da shirye-shiryenta duk da hukuncin kotun.

Kotu ta dakatar da gudanar da babban taron PDP

Waɗanda suka shigar da ƙarar sun ce shirya taron ya saɓa wa dokokin jam’iyyar.

Kotu ta tsige dan majalisar da ya sauya sheka zuwa APC

Kotu ta kuma umarci Gummi da ya daina karbar albashi da wasu hakkoki a matsayin dan majalisa.

Rikicin ADC: Sanata Nenadi ta zama shugaba a Kaduna

Rikicin Jam’iyyar ADC na jihar Kaduna ya ɗauki sabon salo, bayan da uwar jam’iyyar ta nada tsohuwar Ministar Kuɗi, Sanata Nenadi Usman, a matsayin Shu

Paul Biya mai shekara 92 ya lashe zaɓen Kamaru

Zuwa ƙarshen wa’adin, Biya wanda ya shekara 43 a gadon mulki tun 1982 zai cika shekara 50 a kan mulki a lokacin yana dan shekara 99 a duniya