Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2023: Ba gwamnoni za su zabi yankin da shugaban kasa zai fito ba —Kwankwaso

Ya ce gwamnoni ba su da ikon yin gaban kansu a kan tsarin karba-karba.

Mutanen da Buhari ya aminta da su ke yaudarar shi —Solomon Dalung

Tsohon ministan ya ce mutanen da Buhari ya aminta da su ke jawo mishi zagi.

Ya kamata ’yan siyasa su rika zaman gidan yari —Sanata Ndume

Tattaunawa kan matsalar tsaro, rikicin APC da tura sakamakon zabe ta intanet.

Buhari ya ce ko an kara mishi wa’adin mulki ba zai karba ba

Buhari ya taka wa masu neman ya yi tazarce burki, cewa akai kasuwa.

Ban taba cin bashi ba a lokacin da nake gwamna —Kwankwaso

Kwankwaso ya ce babu bukatar Ganduje ya jefa Kano a kangin bashi domin yin ayyukanta.