Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Babban taro: Hukuncin kotu ya jefa PDP cikin halin rashin tabbas

A ranar Juma’ar ne dai ake sa ran kotun za ta yanke hukunci a kan taron.

An tsige Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Filato

An maye gurbinsa da Honorabul Sanda Yakubu.

PDP ta shirya kwace mulki daga APC a 2023 — Saraki

Manyan ’yan APC za su sauya sheka su koma jam’iyyar PDP.

Hankalina ba zai kwanta ba sai na gaji Buhari a 2023 — Yahaya Bello

Gwamnan ya bayyana kudurinsa na son maye kujerar shugaba Buhari a 2023.

PDP ta yaba wa El-Rufai kan zaben Birnin Gwari da Zangon Kataf

PDP ta yabi El-Rufai kan zaben da ’yan takararta suka lashe a kananan hukumomin.