Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Idan aka sake zaben gwamna a Kano APC za ta fadi —Sha’aban Sharada

Jigo a APC ya ce farin jinin jam’iyyar a Jihar Kano yana dusashewa.

Bayan shekara 13 Lalong ya yi zabe lafiya a Jos ta Arewa

Bayan shekara 13 ana tsoron tashin rikici, an yi zabe lafiya a Jos ta Arewa.

Siyasar Kano: Taron Shekarau da wasu jiga-jigan APC ya tada kura

Taron ya sanya shakku a zukatan wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC a Kano.

Ganduje ya sake korar tsohon Kwamishinan da ya yi ’murna’ da mutuwar Abba Kyari

Wannan da shi ne karo na biyu da Ganduje yake korarsa a shekara biyu.

2023: Ba za mu bari a kai takara Kudu saboda son kai ba – Sule Lamido

Tsohon Gwamnan ya kuma soki lamirin Gwamnonin Kudu kan batun.