Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

APC ta lashe dukkan kujerun Ciyamomi da Kansiloli a zaben Filato

Kazalika, jam’iyyar ta kuma lashe dukkan kujeru 325 na Kansilolin da ke Jihar.

Karon battar tsofaffin gwamnonin da ke neman shugabancin APC

Yawaitar ’yan Arewa masu neman shugabancin kan iya zama tarko ga Kudu.

Da ‘kudin haram’ aka sayi gidan da Buhari ya ziyarci Tinubu

A 2016 Gwamnatin Buhari ta bukaci kotu ta kwato mata gidan

Yanzu garau nake, inji Tinubu bayan jinyar wata uku a Birtaniya

Tinubu ya shafe wata uku a Birtaniya yana jinyar gwiwarsa da aka yi wa tiyata.

Mako biyar da sallamar Nanono, Buhari bai nada kowa ba

Har yanzu babu wata alama da ke nuna za a maye gurbin Nanono da Sale Mamman.