Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Sule Lamiɗo na neman takarar Shugaban PDP na Ƙasa

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa kuma jigo a jam’iyyar PDP, Alhaji Sule Lamiɗo ya bayyana kudirinsa na sayen tikitin neman zama sabon Shugaban jam’iyyar PD

Ba zan sake tsayawa takara ba, zan bai wa matasa dama — Dasuki

Ɗan majalisar ya ce idan ana so matasa su samu damar shiga siyasa dole ne su kafa misali da kansu.

Gwamnonin PDP na yanzu za su rusa mana jam’iyya — Wike

Rahotanni sun nuna cewa akwai rashin jituwa tsakanin Wike da gwamnonin PDP.

Ko Alassane Ouattara zai samu wa’adi na 4 a mulkin Ivory Coast?

Aƙalla jami’an tsaron ko ta kwana 44,000 aka jibge a fadin ƙasar domin daƙile yiwuwar ɓarkewar zanga-zanga.

APC ta rage wa Mata kuɗin tsayawa takara a Borno

Dimokuraɗiyya na bunƙasa ne idan maza da mata suka haɗa kai wajen tsara makomar al’ummarsu.