Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Fintiri da Ugwanyi za su jagoranci babban taron PDP

Gwamnonin za su jagoranci kwamitin karba-karba a Kwamitin Gudanarwa.

Gwamnonin PDP za su yi taro ranar Laraba

Gwamnonin za su tattauna matsalolin jam’iyyar kafin taron Majalisar Zartarwa.

APC ta bukaci DSS ta ceto sanata da aka yi gakuwa da shi

Jam’iyyar ta bukaci da hukumar da kuma ‘yan sanda su gaggauta ceto tsohon sanatan.

Zaben Kananan Hukumomi: ’Yan daba sun yi awon gaba da na’urorin zabe 41 a Kaduna

An sace na’urorin ne a Kananan Hukumomin Giwa da Igabi.

Abu 9 da ya kamata a sani kan na’urar zaben Kaduna

Asabar 4 ga Satumba, 2021 za a yi amfani da na’urar a zaben kananan hukumomi.