Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gazawar Shugaba Buhari ta kai makura, inji PDP

PDP ta ce Buhari ya kasa cika ko daya daga cikin alkawura uku da ya dauka.

Hakeem Baba-Ahmed: Kakakin Dattawan Arewa ya koma PRP

Ya ce ya shiga PRP ne saboda manyan jam’iyyu sun sa Najeriya a tsaka mai wuya.

Secondus ya ziyarci Obasanjo bayan rikicin PDP ya kazance

Ganawar na zuwa bayan an hura wa Secondus wuta ya yi mursabus.

An je kotu nema wa Buhari da gwamnoni wa’adi na uku

Ana neman kotu ta soke sashen da ya takaita su ga yin mulki sau biyu.

Dan takarar APC ya lashe zaben cike gurbi a Kaduna

Dan takarar jam’iyyar APC a zaben cike gurbin da aka gudanar ranar Asabar na Majalisar Wakilai a mazabar Lere da ke Jihar Kaduna, Injiniya Ahmed Manur