PDP da APC Danjuma ne da Danjummai —Jega
Jega ya ce dole a samar da jam’iyyar mutane masu gaskiya.
Fagen Siyasa
Jega ya ce dole a samar da jam’iyyar mutane masu gaskiya.
Ya ce Najeriya ba za ta ci gaba ba sai an daina batun mulkin karba-karba.
Tsohon gwamnan Jigawan ya ce lokacin mulkin karba-karba ya wuce.
Muddin babu hadin kai jam’iyyar za ta iya gamuwa da matsala.
Ya ce sam Buhari ba ya kulla irin wannan yarjejeniyar da kowa.