Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Wasu jiga-jigan ADC za su dawo jam’iyyarmu — Shugaban APC

Ya ce akwai sanatoci, gwamnoni, da ’yan majalisa da dama da ke shirin komawa APC

Ka da a ɗora wa Tinubu laifin rikicin da ke faruwa a PDP — Fayose

Tsohon gwamnan ya ce PDP ce ta haddasa wa kanta rikice-rikecen da ta ke fama da su a yanzu.

Tinubu na ƙoƙarin mayar da Najeriya mai jam’iyya ɗaya — ADC

ADC ta ce zaɓen 2027 zai kasance tsakanin Tinubu da ‘yan gwagwarmayar ceto Najeriya.

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Ya bayyana cewa ya bar tafiyar Kwankwasiyya ne saboda jagorancinta ya yi watsi da shi lokacin da ya fi bukatrsu.

Gwamnan Enugu da kwamishinoninsa sun koma APC

Gwamnan Enugu Peter Mbah da kwamishinoninsa da ’yan majalisar dokokin jihar da na kasa da sauran mukarrabansa sun sauya sheka daga Jam’iyyar PDP