Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Dalilin rushe Majalisar Zartaswar Jihar Bauchi — Bala Mohammed

Bana son aiki da wadanda basu fahimci mece ce siyasa ba.

Rikici ya barke yayin gangamin APC a Kano

Lamarin dai ya kusa ya tarwatsa taron gaba daya kafin daga bisani a shawo kansa.

Ganduje ya sha alwashin hukunta masu daukar nauyin fadan daba a Kano

Ganduje ya ce zai hukunta duk wanda aka samu da daukar nauyin fadan daba.

Sule Lamido da Saraki sun yi ganawar sirri da Obasanjo

Tsoffin gwamnonin PDP sun zauna da shi bayan ganawa da Abdussalam da Sarkin Musulmi.

2023: Musulmi Bayerabe muke so ya mulki Najeriya

Babu adalci idan aka bayar da takarar Shugaban Kasa ga Kirista Bayerabe.