Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

’Yan Majalisar Tarayyar Kaduna 3 sun sauya sheka daga PDP

Gwamna Uba Sani ya halarci zaman Majalisa domin shaida sauya shekar da mambobin PDP daga jiharsa suka yi zuwa APC

Dan Majalisar Tarayyar Kaduna ya bar Jam’iyyar PDP

Ɗan Majalisar Tarayya mai Wakiltar Sabon Gari Daga Jihar Kaduna, Sadiq Ango Abdullahi, ya fice daga Jam’iyyarsa ta PDP.

Zaben Kamaru: Issa Tchiroma Bakary ya lashe yankunan da Biya ke da rinjaye

Sakamakon farko na zaben shugaban kasar Jamhuriyar Kamaru da ake ci gaba da kirgawa ya nuna jagoran adawa, Issa Tchiroma Bakary, ya samu gagarumin rin

2027: Atiku, Jonathan da Obi ba za su iya kayar da Tinubu ba — Kalu

Kalu ya ce ayyukan ci gaba da Tinubu ya shimfiɗa sun isa su zame masa tsanin nasara a 2027.

Ya kamata a karɓe ikon naɗa Shugaban INEC daga hannun Shugaban ƙasa — IPAC 

Kamata ya yi a kafa wani kwamiti mai zaman kansa da zai riƙa yin naɗin shugaban INEC da kwamishinoni da sakatare na hukumar domin tabbatar da gaskiya