Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Shin Majalisar Borno na shirin tsige Zulum?

Majalisar Borno ta fayyace batun neman tsige Gwamna Babagana Zulum daga mukaminsa.

2023: Yadda baraka ke karuwa tsakanin Buhari da Tinubu

Rabon Buhari da Tinubu su hadu tun ranar 7 ga Janairun 2020

PDP ta yi wa APC raddi kan furucin mulkar Najeriya na tsawon shekara 32

Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya PDP, ta mayar da martani kan furucin da jam’iyyar APC mai mulki a kasar ta yi na cewa ta yi shirin ci gaba da kasanc

Buhari ya karbi bakuncin wasu kusoshin jam’iyyar APC a fadarsa

A ranar Litinin Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin tsohon Shugaban Majalisar Wakilai, Dimeji Bankole da kuma tsohon Gwamnan Jihar Ogun, Gbenga

Saura kiris jam’iyyar APC ta rushe – Tambuwal

Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na Jihar Sakkwato, ya ce jam’iyyar APC mai mulki a kasar tana kan gabar rushewa nan ba da dadewa ba. Tambuwal ya yi ikira