Yadda gwamnoni ke facaka da biliyoyin Naira a zaben kananan hukumomi
Kano ta kashe N2.3bn, Kaduna N1bn, Filato N1bn Jigawa da Gombe sun yi gum
Fagen Siyasa
Kano ta kashe N2.3bn, Kaduna N1bn, Filato N1bn Jigawa da Gombe sun yi gum
APC ta lashe daukacin kujerun shugabannin kananan hukumomi 44 da kansiloli 484
Tuni dai aka kammala kidaya kuri’u a mazabu da dama, yayin da ake ci gaba da tattara sakamako a matakan mazabu da na Kananan Hukumomi
“Tun da mutane ba za su fito su yi zaben ba, mu za mu yi musu.”
Wata Kungiyar Arewa karkashin kungiya mai zaman kanta ta CITAR, ta dage a kan lallai sai Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello ya tsaya takarar Shugaban Ka