Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Sharri Jonathan ke wa Buhari don lashe zaɓen 2027 —Garba Shehu

“Idan Dakta Jonathan yana son lashe zaben 2027, ya nemi wata magana ta gaskiya da zai faɗa wa ’yan Najeriya,” in ji Garba Shehu

‘’Yan Najeriya ba su mance da badaƙalar da aka tafka a gwamnatin Jonathan ba’

Yunƙurin PDP na tsayar da Jonathan takara “raguwar dabara” ce a sakamakon rawar da ya taka wajen ruguza tattalin arziki Najeriya.

2027: APC za ta ƙwace Kano ba tare da taimakon Kwankwaso ba – Jigon APC

Jigon ya ce shirin da APC ta yi a jihar zai sa ta yi nasara a zaɓen 2027.

Babu wata jam’iyya dana ke shirin komawa — Kwankwaso

Sai dai wasu rahotanni sun nuna cewar Kwankwaso ya tattauna da shugaban jam’iyyar APC kan yiwuwar komawarsa jam’iyyar.

Ganduje ya gindaya wa Kwankwaso sharadin shiga APC

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya ce ba su da matsala da yunkurin da aka ce tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kw